Rahama Sadau ta kammala karatun jami'a

Rahama Sadau ta kammala karatun jami'a

Tauraruwar fina-finan Hausa,Rahama Sadau ta kammala karatun jami'ar da take yi a Cyprus wanda ta samu shaidar kallama karatu daga jami'ar Eastern Mediterranean, Rahamar ta bayyana hakane a shafukanta na sada zumunta inda tace kamin a kammala kamar ba za'a gama ba.


Muna tayata murna da fatan Allah ya sawa karatu Albarka.





Post a Comment (0)
Previous Post Next Post