Rahama Sadau Ta bada Labarin Yadda ta Rasa Budurcin Ta

RAHAMA SADAU TA BADA LABARIN YADDA TA RASA BUDURCIN TA.

Tayi wannan bayanin ne lokacin da take yin hira da kafar sadarwar mu a satin dasu ka gabata.

Tace Ita ba Budurwa bace, sabida an taba mata fyade lokacin tana qaramar yarinya.

Fitacciyar Jarumar Fina-finan Hausa ta masana'antar "KANNYWOOD" wato Rahama Sadau tayi qarin bayani game da yadda ta rasa Budurcin ta, kamar dai yadda ta bada labari a watannin baya, cewa ita ba cikakkiyar Budurwa bace.

Mai karatu dai zai iya tunawa cewa an zafafa muhawara a watannin baya lokacin da jarumar ta bayar da amsa ga wani Masoyin ta daya tambayeta mene matsayin Budurcin ta a kafar Sadarwa ta zamani wato "INSTAGRAM" Inda ta bashi amsa da cewa ita ba cikakkiyar Budurwa bace.

Jarumar ta qara da cewa Abinda take so ta fadawa Duniya shine an taba yi mata Fyade ne lokacin tana, qaramar yarinya kuma a lokacin mane ta rasa Budurcin ta.


GA MASU WAYOYIN HANNU NA ANDROID MUN TANA DA MUKU MANHAJA (APPLICATION) WANDA ZAI SAUQAQA MUKU ZIYARTAR WANNAN SHAFI.

1 Comments

Post a Comment
Previous Post Next Post