Namiji Baya Kadan By ArewaNow.Com.Ng 5


Ita ma Azumin take
5 dai-dai ta shiga kitchen ta had'a musu abin bud'a baki kamar kullum,
Bai shigo ba sai da akayi sallah sannan ya shigo a parlon Anty suka zauna,
Fruit salad ta samai a Cup ta mik'a mai tana
"Gashi kaci Sa,a na regema wlh da shanyewa zanyi,
shi kuwa
Ido ya d'an tsura mata tare da cewa
" ai duk d'aya ne inma kin shanye ni kikewa tanadi gaba,
Cikin rashin gane mgnar da ya nad'e mata tace
"ai yayi dad'i ne shiyasa bazan hanaka ba"
Wani irin kallo ya bita dashi
A ranshi yace Na tabbata kinfi haka dad'i
A zahiri kuwa cewa yayi
"Ngd baby"
Jin haka yasa ta had'e fuska ta bud'e baki da nufin cewa yaro
Shiko gane Abinda take son fad'a yasa cikin sauri ya had'e bakinta da.......
Manna mata cup d'in yayi a bakinta,
Sanyin cup d'in ya ratsata cikin jin sanyin ta d'an kad'a mai ido alamar zan shanye fa ka rasa,
Shi kuwa ido ya tsurawa fuskarta tare da kafesu kan pink lips d'in ta idonshi yana ganin yadda take motsasu alamar zata shad'in.
Ido ya lumshe tare da sauk'e ayijar hrt ya d'aga mata giransa d'aya cikin alamun kisha,
aiko ta k'ara manne lips d'inta kan Cup d'in shiko ya d'an tura mata yana mai kashe mata ido d'aya,
gaba d'aya ya mace da kallonta shiyasa har baisan sanda ya tura mata shi har ya haura sanan lips d'in ta na saman cup d'in
Da sauri ta janye kanta cikin Sa hannu ta ture nashi hannun ido ta zare mai cikin had'e fuska tace
"Jifa zaka tura min har cikin hanci dan mugunta ai kai ka nuna bai dameka ba".
Murmushi ya d'anyi dan ganin ya cika mata lips d'inta da fruit salad d'in
cikin lumshe ido a ranshi yake ina ma da Aure a tsaka ninsu wlh da da harshensa zai tsotse na kan lips d'in nata sai dai kuma ba dama.
sai kuma ya d'an sun kuyo yasa hannu saitin kan lips d'in nata a nufunshi in ta barshi da tafin hannu shi zai goge mata.
Ita kuwa ganin hakan yasa ta mike tana
" Allah ko Mahmoud ka rainani"
Shi kam murmushi yayi a ranshi ko cewa yake
"Ai da sauran raini tunda har yanzu ban zamo shugaba a gareki ba"
Cup d'in ya d'auke ya sa harshensa yana lasar ta inda ta shad'in
Ita kuwa wonke jikinta tayi sannan ta wuce d'akin
Mami ganin shuru bata shigoba ya sashi mik'ewa ya fito rik'e da pilet d'in abinci
d'akin Mamin ya lek'a cikin kauda kai yace
"Khadija ana kiranki a phone"
juyowa tayi tare da cemai "waye ne"?
Kafad'a ya d'aga tare da tab'e baki yace
" Na sani? ke da buhun samarinki tarukuce zallah daga masu k'aton ciki sai masu bak'in fuska".
Mik'ewa tayi ta fito tana
"Wlh fad'i kake kaima kasan wlh ba Na kushewa a cikin
ni suma bawai suna gabana bane a a kaiwa banson wula k'anta mutun ne".
Tsaki yaja tare da binta a baya yana tsurawa k'ugunta ido ganin yadda yake rausaya kamar da gangan take mai abin ma yake gani.
a parlon Anty cikin kauda kai yace
" kije ki kwanta ki huta dan dare yayi"
hara ta cilla mai tare da cewa to
Hamma Mahmoud ai dole kai guda ai dole na kwanta ko banjin bacci"
K'arisa shigawa yayi yana shafa sajen fuskarsa da dan cika izza yace
"Ai na kaine dan girma ne dai Allah ya bani tunda yayini NAMIJI".
Tab'e fuska tayi tare da cewa "Hmmm ni ina da abin yi Dan wonka nake son yima"
Juyawa yayi ya fita tare da cewa
"Toh sai kin gama kimin flashing akwai mgn"
yana tafiya d'akin su Abincin ya danci sannan ya watsa ruwa ya dawo parlon ya kwanta kan 3 str
shiru yana jiran yaji kiranta amma shiru har zuwa kusan 9 sannan ya kirata yana mai tunanin ko wani mayenne ya tsareta da surutu,
aiko yana kira bata d'aga ba har saida ya kuma na 3 sannan ta d'aga
yana jinta
rai a bace yace
"Dawa kike mgn tun d'azu?
Kuma me yake gaya miki?
Sannan ba nace in kin gama kimin flashing ba"?
tsaki ta ja sannan tace " Dan Allah mlm kar ka k'ara min zafi kan zafi"
shiru yayi cikin had'e fuska yace
"zafin me kuma?"
Tsaki ta kuma ja cikin sanyi da rawar murya kamar zatayi kuka tace.
"Ba ya Auwal bane ya kirani wai gobe Nazir zai zo sannan kuma jibi zai turo iyayenshi gunsu Abba"
Mgnar ta sonki zuciyarsa har baisan sanda ya mik'e zaune ba
Cikin Neman k'arin bayani yace
"Ubban me zaizo ya miki? sannan me iyayenshi zasu zo yi mana a gida"?
Cikin sanyi tace
" Wai Auren yake so ayi da wuri kuma shi ya Auwal yace ai shi Dan mutun cine".
a kufule yace
"Zancen banza ai kowa ma nason Auren da wuri ko an gaya musu kin resa masoya ne shi wayafi buk'atar Aure zancen banza wlh bazai yiwuba insha Allah zan d'auki mata ki".
Ita har ga Allah gani take yana guje mata shiga wani haline bare da taji yana cewa
" toh shi kuma a wurin d'aurin Auren zaice ya sake ki ko"?
A sanyaye tace
"Ni banson zancen wani aurema yanzu wlh ya Auwal ne ke son jaza min".
Ajiyar zuciya ya sauk'e tare da cewa
" Khady ki dena cewa bakya son Auren shin kin manta shi Aurennan sunnace baba shin bakya fatan ki zama uwa ta gari ga y'ay'ayenki Ke a zaton ki a shekara run kin nan za,a barki bakiyi Aure bane
Sannan ai ke da kankima muddin kina da lfy toh dole zaki buk'aci Auren
Ko so kike ai ta zagin iyayenmu ace sun zuba miki ido"?
Post a Comment (0)
Previous Post Next Post