Wannan matar ta dau alkawarin sayar da kadarorinta dan sayawa shugaba Buhari Fom din takara


Wannan Baiwar Allah Mai Suna Ronke Ajayi Ta Dauki Alwashin Ko Za ta Siyar Da Kadarorin Ta Ne Kaf Za ta yi Hakan Don Ganin Shugaba Buhari Ya Sayi Fom Ya Tsaya Takara Karo Na Biyu Kuma Ya Ci Da Yardan Ubangiji.

Domin Ta Ce Tana Da Yakinin Cigaban Buhari Zai Daura Nijeriya Akan Turbar Cigiban Da 'Ya'yanmu Wadanda Basu Zo Duniya Ba ma Za su Amfana.
Rariya.
Post a Comment (0)
Previous Post Next Post