BABU WANDA YA ISA YA TABA DARIKA YA ZAUNA LAFIYA

Shahararren malamin addinin Musulunci a Najeriya.Wanda shike kamar shugaban tijjaniya ta yankin wato Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya bayyana cewa.

Naji ana rade-radin cewa 'yan "Izala na kokarin yin 'kulle-'kullen ganin cewa, an kawar da mu 'yan "Darika, kamar yadda suka zuga gwamnati ta kawar da 'yan "Shi'a.

Saboda haka ina tabbatar muku da cewa "Wallahi, da mutum ya taba 'yan "Darika a kasar nan gwara, in ana ruwa ya taba wutar "Lantarki da damuna, ya fi masa sauki__inji Sheikh Dahiru Bauchi.

Rahoto Daga :- Sirrin Siyasar Nijeriya
Post a Comment (0)
Previous Post Next Post