Sallau Na Shirin Dadin Kowa Yayi Nadamar Sakin Matarsa

Sallau Ya Nuna Nadamar Sakin Matarsa Da Yayi

Dama masana sunce aure igiya yake da ita. Har guda uku matsawar an furta kalmar saki to sakin ya tabbata. To kamar hakane ya faru tsakanin Sallau da tsohuwar matarsa Furera.
.
Komai yana da sila ko dalili amma banda ikon Allah. Dalilin da yasa Sallau ya saki matarsa yana da nasaba da zargi wanda Sallau yake yiwa Furera. Acewar Sallau ya saki matarsane saboda yana zargin tana bin maza ita Kwartuwa ce. To wan nnan shine silar sakin.
.
Amma abin mamaki da alama yanzu Sallau yana yin daya sanin sakin Furera. Domin har yanzu yana sa hotonsu a yanar gizo gizo. Kuma yana yawan yabon ta. To hausawa sunce yawan yabo so ne. Haka ya nuna yana yin daya sanin sakin matarsa.
.
Fatan Allah ya tabbatar da alkairinsa a tsakanin

Post a Comment (0)
Previous Post Next Post