Wata Sabuwar Waka Wanda Akayi Ma Gwamnan Akan Kudin Da Ake Tunanin Ya Karba.
A makon da ya gabata ne jaridar Daily Nigerian da ke wallafa labaranta a intanet ta saki labarin da ke cewa wani gwamna a yankin arewa maso yammacin kasar wanda ke neman zarcewa a mulki karo na biyu, yana karbar makudan kudade a wajen wasu 'yan kwangila.